1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

Abdoulaye Mamane Amadou
December 24, 2022

A cikin shirin za a ji cewa kotun tsarin mulkin kasar Nijar ta yi fatali da dokar karin kudin alawus da ‚yan majalisar dokokin kasar suka yi wa kansu, a Najeriya kuwa kungiyoyin kare hakkin yara da masu gwagwarmayar dorewar mulkin demokuradiyya sun fara kampe kan daina maida matasa a matsayin masu gadin Alluna da postocin da ake tallata yan siyasa da su

https://p.dw.com/p/4LOKF