Cikin shirin za a ji yanda matasa a Nijar suka kama shiga aikin soji da na dan sanda, bayan fahimtar da suka yi cewar nasarar kasa sai dai sadaukarwa. A Najeriya har yanzu an gaza kai karshen shari'ar da ake yi wa wasu da aka zarga da neman jinsi a Legas. Chadi ta bai wa baki 'yancin zabe.