1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

August 10, 2023

A cikin shirin za a ji cewa Majalisar Mulkin Soji a Nijar ta sanar da sunayen ministocin sabuwar gwamnatin riko ta kasar. Al’ummar Najeriya na mayar da martani kan matakin kaddamar da wata runduna ta mussaman da nufin bada tsaro a makarantu saboda bazaranar da su ke fuskanta.

https://p.dw.com/p/4V1DJ