1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

August 1, 2023

Kasahsen Mali da Burkina Faso da kuma Gini sun fidda sanarwawowi nuna goyon baya ga al'ummar Nijar da kuma majalisar sojojin da ta hambarar da gwamnati, Masana da masharhanta a Najeriya na ci gaba da martani kan jawabin Shugaban Bola Ahmed Tinubu kan halin da kasar ta fada.

https://p.dw.com/p/4Uep1