1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

June 22, 2023

A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya, kungiyar Amnesty International na neman a dauki matakin gaggawa domin kawo karshen gallazawa daliban makaranta ta hanyar horo mai tsanani. Za kuma a ji yadda kasar Libiya ta tasa keyar gomman 'yan Najeriya zuwa gida da nufin tsananta dokoki kan bakin haure.

https://p.dw.com/p/4Sxil