1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana.

Abdoulaye Mamane Amadou
May 26, 2023

A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya, Kotun kolin kasar ta yi watsi da karar da jamiyyar adawa ta PDP ta shigar kan zababben mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima. a Jamhuriyar Nijar matasa na shiga wadanda ke tafiya kasar Libiya ci rani dawowa gida da tabin hankali.

https://p.dw.com/p/4RsWY