A cikin shirin za a ji cewa, a jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya, Wasu 'yan bindigar sun yi garkuwa da daliban wata makarantar sakandaren gwamnati da ke karamar hukumar Kachia. Masu fafutukar kare 'yancin mata a Ruwanda na son kamfanonin su daina amfani da 'yan mata don bunkasa kasuwancinsu.