1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

Abdoulaye Mamane Amadou
March 21, 2023

A cikin shirin za ji cewa jam'iyyar PDP mai adawa a Zamfara ta kwace mulki daga hannun APC, bayan da hukumar zaben jihar ta ayyana Dauda Lawan Dare a matsayin wanda zai dafa madafan iko. Masu sa ido a zaben gwamnonin Najeriya sun koka kan abinda suka kira ba wa masu zabe na toshiyar baki don sayen kuri’u a yayin zaben da ya gabata

https://p.dw.com/p/4P24G