1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

March 17, 2023

A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya Tinubu ya yi watsi da batun kafa gwamnatin hadin kan kasa da 'yan adawa ke fata, a Nijar Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken ya kammala ziyarar aiki da ya kai kasar.

https://p.dw.com/p/4Or72