1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

March 7, 2023

A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya kace nace ya barke a tsakanin manyan jam'iyyun adawan kasar guda biyu kan batun kalubalantar sakamakon zabe a gaban kotu, a Nijar wani sabon cecekuce ya kunno kai tsakanin gwamnati da kungiyoyin fararan hula.

https://p.dw.com/p/4OM2d