1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

November 17, 2022

A cikin shirin za a ji cewa, a Najeriya gwamnatin jihar Katsina ta gabatar da alkalumma wadanda hare-haren 'yan bindiga ya shafa a jihar, inda dubban mata ne mazajensu suka mutu. A Nijar kuma, daliban jami'ar birnin Yamai na gudanar da sana'o'i a ciki jami'ar domin samun karin kudin alawus.

https://p.dw.com/p/4JiKg