1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

November 10, 2022

A cikin shirin za a ji cewa, kungiyar likitoci a Najeriya ta nemi yiwa 'yan takarar kasa da ke fatan kai wa ga matakin jagorantar kasar gwaji don tabbatar da lafiyar kwakwalwa. A Jamhuriyar Nijar kuwa, ana bikin cika shekaru 60 na hulda tsakanin kasar da Jamus, batun da 'yan kasar ke sam barka.

https://p.dw.com/p/4JLzM