1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

Lateefa Mustapha Ja'afar
October 25, 2022

Akwai halin da ake ciki game da barkewar cutar kwalara a Najeriya sakamakon ambaliyar ruwa a yankin Neja Delta inda ake fargabar ta kai ga rasa rayuka. Njiar kuwa manoma ne ke kokawa kan yadda wasu ke bin dare a wannan lokacin na girbi suna sace musu albarkatun gonar da suka samu a daminar bana.

https://p.dw.com/p/4IfSW