1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

Abdoulaye Mamane Amadou MAB
October 14, 2022

A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya tun bayan yanke hukuncin kotu kan sakin jagoran kungiyar IPOB ana cigaba da bayyana ra'ayoyi mabanbanta a Jamhuriyar Nijar kuwa ofishin ministan harkokin wajen kasar ne yayi amfani da kungiyoyin farar hula domin wayar da kawunan al'umma kan yancinsu na shige da fice.

https://p.dw.com/p/4IE07