1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

Abdoulaye Mamane Amadou
July 17, 2022

A cikin shirin za a ji cewa jam'iyyar PDP ta kwace kujerar gwamna a hannun APC a azaben jihar Osun na kudancin Najeriya. Jirgin dakon kaya shake da makamai ya fadi a kasar Girka.

https://p.dw.com/p/4EFxJ