1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Rana.

Abdoulaye Mamane Amadou
May 18, 2022

A cikin shirin za ku ji cewa masu garkuwa da jama'a don neman kudin fansa a Najeriya sun yi awon gaba da mutane 40 a yammacin jiya kan hanyar Kaduna zuwa Abuja, a yayinda malaman makarantun boko sun jingine aikin koyarwa a jamhuriyar Nijar bayan kisan gillar da wani dalibi ya yi wa malaminsa a jihar Tahoua.

https://p.dw.com/p/4BUEM