A cikin shirin za a ji cewar majalisar dattawan Najeriya ta ce za ta daukaka kara a game da hukuncin da wata kotu ta yanke a kan dokar zabe ta 2022 wacce ministan shari’a ya ce zai goge sashinta na 84 wanda ya tilasta wa duk mai neman tsayawa takara da ajiye mukaminsa tukun.