A cikin shirin za a ji cewa a karon farko a nahiyar Afirka, shugaban gwamnatin Burkina Faso da mambobin majalisarsa sun yi marabus bisa matsin lamba daga al'ummar kasar saboda tabarbarewar tsaro, a yayin da matakin da Saudiyya ta dauka na hana Musumlmin Najeriya zuwa aikin Umra ya haddasa cece-kuce.