1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Rana.

Abdoulaye Mamane Amadou
December 2, 2021

A cikin shirin za a ji cewa wasu da ake kyautata zaton mayakan kungiyar ISWAP ne, sun yi garkuwa da ma'aikatan gwamnatin shida a jihar Borno da ke yankin Arewa maso gabashin Najeriya. A yayin da ake wannan su kuwa kungiyoyin mata taron gangami suka yi, da zummar nuna rashin jin dadinsu kan halin da kasar Najeriya ta fada ciki na tabarbarewar tsaro.

https://p.dw.com/p/43lFH