SiyasaJamusShirin Rana.To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaJamusAbdoulaye Mamane Amadou11/05/2021November 5, 2021A cikin shirin za aji cewa hukumomin 'yan sanda a Najeriya sun tabbatar da ceto malaman jami'ar nan ta Abuja da wasu 'yan bindiga suka yi garkuwa da su, a Jamhuriyar Nijar kuwa 'yan jarida ne ke muranar karrama wani abokin aikinsu Moussa Aksar.https://p.dw.com/p/42eTxTalla