A cikin shirin za a ji cewa an fara bukukuwan zagayowar cika shekaru 31 da hadewar tarayyar Jamus a yayin da Aljeriya ta kakaba wa jiragen sojan Faransa takunkumion keta sararin samaniyarta, kana muna tafe da shirin Afirka a Mako da shirin Darasin Rayuwa da na Abu Namu da ma wasu daga cikin wasikun da kuke aiko mana.