A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya Majalisar Dinikin Duniya da Kungiyar Tarayyar Turai sun bullo da wani sabon shirin sasanta tsaffin 'yan Boko Haram da suka ajiye makamansu da al'umma, a yayin da danganataka tsakanin Aljaeriya da Maroko na ci gaba da tsamani inda a baya bayan nan Aljaeriya ta dauki matakin rufe iyakokinta na sararin samaniya.