A cikin shirin za aji cewa Ziyarar firaiministan Isra'ila a Masar, na cigaba da samun fata na warware rikicin kungiyar Hamas da Isra'ila, Shugaba Mohamed Bazoum na Jamhuriyar Nijar ya umarci ministocin ilimi daukar matakan ba sani ba sabo wajen inganta harkar karatun boko a Nijar.