1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana

Zainab Mohammed Abubakar
August 10, 2021

Cutar amai da gudawa na cigaba da lakume rayukan Jama'a a Najeriya. A Katsina kawo yanzu hukumomi a jihar sun tabbatar da cewa cutar ta kashe mutane 75 wasu kuma da dama na kwance a asibiti

https://p.dw.com/p/3yoJX