1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Rana

February 24, 2021

A cikin shirin bayan labaran duniya za ku ji dan takarar jam'iyyar RDR Chanji ya yi watsi da sakamakon zaben shugaban kasar Nijar. 'Yan siyasar Najeriya irinsu Buba Galadima da ke adawa sun goyi bayan 'yan adawar Nijar a yayin da shugaban Najeriya ya ce an yi zaben Nijar cikin gaskiya da bin dokokin zabe. Za kuma ku ji cewa an katse intanet a Nijar saboda zanga-zangar adawa da sakamakon zabe.

https://p.dw.com/p/3po1A