1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana.

Abdoulaye Mamane Amadou
April 17, 2020

A cikin shirin za a ji cewa ci gaba da kokarin dakile yaduwar annobar coronavirus hukumomi a yankin arewacin Kamaru sun rungumi kafafen yada labarai na gwamnati da na masu zaman kansu a yayin da a Najeriya tufka da warwara a ci gaba da tabbatar da dokar hana zirga-zirga da hukumomin kasar suka kakaba.

https://p.dw.com/p/3b4ZW