1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana na:13.04.2018

Zulaiha Abubakar
April 13, 2018

A cikin shirin za ku ji yadda Shugaban kotun kasa da kasa mai hukunta wadanda suka aikata miyagun laifuffukan yaki ya musanta kallon kotun da ake a matsayin wacce ke tuhumar shugabannin kasashen Afrika kadai, yayin wata ziyarar kokarin kyautata danganatakar kotun da ma fahimtar aiyyukanta daya kai a Najeriya inda ya gana da ministan kula da harkokin kasashen wajen kasar.

https://p.dw.com/p/2w15D