1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin rana na DW na 21 ga watan Agusta, 2015

Nura Datti Kankarofi/ASSeptember 21, 2015

A cikin shirin za a ji karin hasken da hukumomi a jihar Borno ta Najeriya suka yi kan yawan da suka rasu sakamakon harin da bam da aka kai a Lahadin nan yayin da shugaban majalisar dokokin Najeriya ya ki gurfana gaban kotun da'ar ma'aikata yayin da a hannu guda . Akwai kuma halin da ake ciki a rikicin siyasar Burkina Faso.

https://p.dw.com/p/1Ga16