1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin rana na 03.02.2018

Mouhamadou Awal Balarabe
February 3, 2018

A cikin shirin za ku ji cewar a Tarayyar Najeriya hukumar EFCC da ke yaki da cin hanci ta zargi alkalin kotun kula da da'ar ma'aikata da laifin cin hanci wanda tuni ta gabatar da bayanan a gaban wata kotu domin hukunci.

https://p.dw.com/p/2s4oh