1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin rana 25.02.2020

February 25, 2020

A cikin shirin za a ji cewar a Najeriya hukunce-hukuncen shari'un zabubbukan kasar da kotun koli ta yanke sun bar baya da kura. Cutar Coronavirus ta tilastawa mahukuntan Afrika ta kudu yanke shawarar maido da 'yan kasarsu da ke zaune a Wuhan a China zuwa gida.

https://p.dw.com/p/3YOgJ