1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin rana: 21.03.2017

Mohammad Nasiru Awal
March 21, 2017

A cikin shirin bayan labarun duniya akwai rahotanni da suka hada da ziyarar da 'yar takarar jam'iyyar masu kyamar baki ta Faransa Marine Le Pen ta kai Chadi. A Najeriya ana mayar da martani dangane da gabatar da mutane 20 da rundunar ‘yan sandan kasar ta yi wadanda ake zargi da laifin kashe-kashe a garin Ile Ife.

https://p.dw.com/p/2Zej9