1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin rana 09.08.2018

Salissou Boukari
August 9, 2018

A cikin shirin za a ji cewa a wani abun da ake yi wa kallon dorawa a cikin rikicin zabukan shekara ta 2019 a tarayyar Najeriya, hukumar EFCC ta rufe daukacin asususn jihohin Benue da Akwa Ibom inda ta ce sai ta gudanar da binciken inda wasu kudade suka shiga.

https://p.dw.com/p/32u9h