1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana: 09.06.2022

Lateefa Mustapha Ja'afar
June 9, 2022

A cikin shirin bayan Labaran Duniya muna tafe da rahotanni ciki har da na wani mummunan hari da wasu da ake zargin 'yan ta'addan ISWAP ne, suka kai a jihar Borno da ke yankin Arewa maso Gabashin Najeriya. Akwai sauran rahotanni da sauran shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.

https://p.dw.com/p/4CUvG