1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana 04.10.2023

October 4, 2023

A cikin shirin za a ji cewa, hukumomi a jihar Katsinan Najeriya sun tabbatar da sace dalibai mata a jami'ar gwamnatin tarayya da ke Dutsamma. A Jamhuriyar Nijar kawancen kungiyoyin fafutuka na M62 ce ta shigar da karar tsohon shugaban kasar, Mahamadou Issoufou kan zargin laifukan cin zarafin bil'Adama.

https://p.dw.com/p/4X75E