1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana: 02.03.2020

Lateefa Mustapha Ja'afar
March 2, 2020

A cikin shirin bayan Labaran Duniya, muna tafe da rahoto kan matakin da hukumomin kiwon lafiya a jihar Plateau da ke Tarayyar Najeriya suka dauka na killace wasu mutane sama da 40 da ake fargabar sun kamu da cutar nan ta Coronavirus, akwai sauran rahotanni da shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.

https://p.dw.com/p/3Ykv4