1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin DW na yamma na 23 ga watan Agusta 2015

Gazali Abdou Tasawa August 23, 2015

A cikin shirin za ku ji cewa Ban Ki-moon babban magatakardan Majalissar Dinkin Duniya ya Soma wata ziyarar aiki a Najeriya inda zai tattauna da Shugaba Muhammadu Buhari kan batun yaki da Boko Haram

https://p.dw.com/p/1GKKh