1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Sharhi: Dage zaben Najeriya ya bar baya da kura

Usman ShehuFebruary 16, 2019

Sa'o'i kafin  bude rumfunan zabe, hukumar INEC da ke kula da zaben ta fidda sanawar dage zaben ranar Asabar da kuma zaben jihohi da aka tsara ranar 02.03.2019. Rashin kammala shiri dai shi ne hujjar hukumar zabe.

https://p.dw.com/p/3DW0K