Saurari shirin rana na ranar 2 ga watan Agusta 2015
BabayoAugust 2, 2015
A ciki za aji cewa an kashe wani babban jami'in gwamnatin kasar Burundi, sannan kotun kasar Masar ta sake dage lokacin da za ta yanke hukunci wa 'yan jaridu uku na tashar talabijin ta Al-Jazeera.