1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na DW 29.10.2015

Kamaluddeen SaniOctober 29, 2015

A cikin shirin za ku ji cewar yanzu haka a na cen a na wani taron kasashen Afrika da Indiya kan harkokin ciniki da kuma sabunta kawance a tsakanin su abirnin New Delhi kana aji cewar wata kotu a Kudancin Najeriya ta yankewa wusu masu rajin kafa kasar Biafra hukuncin gidan kaso.

https://p.dw.com/p/1Gwdj