1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na 13.10.2017

Abdullahi Tanko Bala
October 13, 2017

A cikin shirin za a ji kasar Chadi ta janye sojojinta daga Niger inda suke taimakawa wajen yaki da 'yan Boko Haram. Kotun ECOWAS ta umarci gwamnatin Najeriya ta biya diyya ga wasu mata hudu da jami'an tsaro suka bata wa suna da kuma tsare su kan zargin karuwanci.

https://p.dw.com/p/2loUf