1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na 10.11.2017

Abdullahi Tanko Bala
November 10, 2017

A cikin shirin za ji Kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa ta ICC ta ba da izinin soma bincike kan kashe-kashe da sauran nau'i na cin zazafin dan Adam da suka wakana a kasar Burundi. A jamhuriyar Nijar kuma yau take ranar zagayowar shekaru 30 da rasuwar tsohon shugaban mulkin sojan kasar Janar Seini Koutche.

https://p.dw.com/p/2nQTb