Saurari shirin DW na rana na 24-06-2016To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoGazali Abdou Tasawa06/24/2016June 24, 2016A cikin shirin za ku ji cewa rundunar hadin gwiwa ta kasa da kasa a yankin tafkin Chadi ta sanar da samun gagarumar nasara kann mayakan Boko Haram a cikin wasu tsibirran yankin.https://p.dw.com/p/1JChPTalla