Saurari shirin DW Hausa, Litinin uku ga watan Agusta 2015
Lateefa Mustapha Ja'afarAugust 3, 2015
A cikin shirin bayan Labaran Duniya za ku ji rahoto dangane da nasarorin da rundunar sojojin Najeriya ta ce tana samu a kan kungiyar Boko Haram da ma sauran rahotanni da shirye-shirye.