1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikicin kabilanci ya barke a kudancin Najeriya

Muhammad Bello M: Ahiwa
April 20, 2023

Rikicin kabilanci ya barke a birnin Yenagoa na jahar Bayelsa da ke kudancin Najeriya, bayan kisan da wani dan keken haya bahaushe ya yi wa wani fasinja dan asalin jihar.

https://p.dw.com/p/4QMz4