SiyasaRikicin kabilanci ya barke a kudancin NajeriyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMuhammad Bello M: Ahiwa04/20/2023April 20, 2023Rikicin kabilanci ya barke a birnin Yenagoa na jahar Bayelsa da ke kudancin Najeriya, bayan kisan da wani dan keken haya bahaushe ya yi wa wani fasinja dan asalin jihar.https://p.dw.com/p/4QMz4Talla