1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

PDP za ta yi watsi da karba-karba a 2023

April 6, 2022

A kokarin kauce wa mummunan rikicin cikin gida, jam'iyyar PDP mai adawa ta bude takarar shugaban kasa zuwa ga daukacin sassan tarayyar Najeriya sakamakon rabuwar ra'ayi kan inda ya kamata mulkin ya karkata.

https://p.dw.com/p/49YrH