1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Za a ci gaba da sayan mai a kan Naira 162.5

January 25, 2022

Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da dakatar da zare tallafin man fetur har na tsawon akalla watanni 18 da ke tafe. A ka'idar dokar man fetur dai ,daga 16 ga watan Fabrairu ne ya kamata ta dakatar da tallafin man fetur.

https://p.dw.com/p/464Lo