1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Yanayin tsaro na ci gaba da haddasa mahawara

Gazali Abdou Tasawa
February 11, 2020

Al’ummar Arewa maso gabashin Najeriya da ma na sauran sassan arewacin kasar sun bayyana kasawar gwamnatin Najeriya wajen samar musu da tsaro daya daga cikin manyan alkawuran da ta yi yayin yakin neman zabe.

https://p.dw.com/p/3Xd1R