1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Matsalar samar da hasken wutar lantarki

Salissou Boukari
January 27, 2017

Majalisar wakilai a Tarayyar Najeriya ta ce za ta binciki batun sayar da hannayen jarin kanfanin samar da hasken wutar lantarki na kasa, wanda ta ce sayar da shi bai yi wani tasiri ba.

https://p.dw.com/p/2WXj7