1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: INEC ta kara wa'adin karbar katin zabe

Abdourahamane Hassane
February 8, 2019

A matakin da ke nuna kokari na biyan bukatar masu korafe-korafe na rashin karbar katin jefa kuri’a, hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC ta sanar da kara wa’adin karban katin zabe.

https://p.dw.com/p/3D26J