1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matan Najeriya na yunkurin kwato hakki

Uwais Abubakar Idris MAB
March 2, 2022

Daruruwan mata masu rajin kare hakkokinsu sun nuna wa majalisar dokokin Najeriya bacin ransu a kan watsi da ta yi da kudurorin da ke bai wa mata karin madafan iko a siyasa, inda suka nemi da a sake gyara wadannan sassa.

https://p.dw.com/p/47uDp